Thursday, December 4, 2025

Pharmacist Ahmed Ibrahim Yakasai murnar ƙarin shekara guda mai albarka a cikin rayuwarsa.

PHARMACIST AHMED IBRAHIM YAKASAI
:-Jagora Mai Gina Al’umma ya chika shekaru 65

Daga Kabir Saidu Danladi Funtua

A cikin duniyar da ake buƙatar shugabanni masu hangen nesa, ɗabi’a, da kishin mutane, akwai wasu mutane da fitilarsu ba ta gushewa. A Najeriya musamman a fannin kiwon lafiya, irin wannan haske ya bayyana ta fuskar Pharmacist Ahmed Ibrahim Yakasai — Wanda taimako da tallafinsa sun haɗa fannoni da yawa tun daga ilimi, jagoranci, alheri, kasuwanci, da bauta wa al’umma. 

An haife shi a 1 Ga watan Disamba, 1960, kuma tun Yana dan karami ya fara karatun Allo, Islamiyya da karatun zamani. daga wannan lokacin ya fara tafiyar da ta zamo ginshiƙi ga dubban mutane.
Tafiya sannu sannu kwana nesa, a shekarar 1983
 Pharm. Yakasai ya nuna cewa ilimi  tafiya ce wacce ake ci gaba da bin ta, babu tsanyawa, domin ya yi karatu zamani tun daga matakin Primary har Jami a. Ya gama karatun Degree na farko a Jami ar Ahmadu Bello da ke Zaria wanda ya gama a shekarau 1983.

Daga nan kuma ya yi ta yin karatu da nazarin kwasa kwasai  a sassa daban-daban na fading duniyar nan, yin hakan ya bashi hikima da fasaha Kala Kala wanda sukayi tasiri a rayuwar sa. 

Alhaji Ahmed Ibrahim Yakasai ya yi karatu mai zurfi a University of Salford, Manchester (UK)  Inda ya Karanchi fasahar  zamani. 

A wannan zamanin na yanzu kasar Sin: China  ita che makura ilmin zamani, Alhaji Ahmed  ya yi karatu a Fudan University (China)  Inda ya Karachi  jagoranci da tsare-tsare

Ya kuma yi karatu a University of South Africa in da ya yi karatun  gudanarwa da cigaba


Wannan karanche karanchen sune suka  gina masa irin ƙwarewarsa da ta sa ya  zama tubalin ginin Al umman. 


 MATAKIN JAGORANCI 

A matsayinsa na ƙwararren masanin magunguna, bai daɗe da gama karatun Jami a  ba sai da ya zama gwani kwararre mai tasiri a tsakanin jami’an lafiya. Ya rike manyan mukamai kamar:

Shugaban Pharmaceutical Society of Nigeria (2015–2018)

1st Deputy President, PSN (1997–2000)

Chairman PSN Kano (1991–1995)


Lokacin da ya jagoranci PSN, ya yi suna wajen kawo haɗin kan dukkan ƙwararru cikin kiwon lafiya, da kuma yaƙi da magungunan jabu da ya zama babbar barazana a ƙasar nan.


A Dukkan ayyukan da yayi  a Ko Ina sai da ya bar tarihin aiki da rayuwa abin koyi. 

Pharmacist Yakasai bai tsaya ga fannin Pharmacy kaɗai ba. Gwamnatin Kano ta gane ƙudurin sa na gaskiya, son cigaban Al umman da tallafa wa rayuwarsu, saboda haka ta ba shi manyan mukamai biyu masu muhimmanci Kamar haka:

Kwamishinan Ma’adanai, Kasuwanci da Yawon Shakatawa (2005–2010) da kuma

Kwamishinan Ƙasa da Tsare-Tsaren Birane (2010–2011)


A karkashin sa an ƙarfafa masana’antu, an jawo jari, kuma an yi tsare tsaren birane cikin natsuwa da hangen nesa wanda hakan ya kawo chi gaba mai yawa a man aikatar. 


 GININ MASANA’ANTU 

A 1992, ya kafa Pharmaplus Nigeria Ltd, Kamfani da ya   zamo ɗaya daga cikin manyan gidajen magunguna da kuma cibiyar bada shawara ga NAFDAC da sauran hukumomi.

Haka kuma yana da kamfanonin:

Multiplus CONSULTING da kuma

Multiplus Resources Ltd


Ƙwarewar sa ta sanin yadda ake jujjuya da tsara kamfanoni  ta sa ya taimaka wajen shigo da kayayyakin kiwon lafiya da dama cikin Kasar nan bisa kula da tsari.

MALAMI, MASANI , MAI GINA MATASA 

Ko da yake ya yi fice a gwamnati da kasuwanci, duk da hakan Bai yardar tallafawa MATASA ba a dukkan matakan rayuwar sa. A wannan fannin ya taimaka wa MATASA Wajen samun aiyuka da shiga jami'o'in Najeriya. 

A matsayinsa na malami a ABU Zaria, da wasu jamioin kasar nan da kasar wajen ya taimakawa  jami'o'i da sababbin fasahohi wajen tabbatar da cewa sabon tsarin karatu na pharmacist na Najeriya ya fara a kan ingantaccen tushe.

Matasa da dama suna kiran sa mentor, wasu kuma madubi, wasu har shugaban da ya fi kusa da mutane.


GININ AL’UMMA DA KUNGIYOYI 

Alherinsa ya kai shi kafa Safe Medicines Foundation, wacce ke yakin magungunan jabu da tallafawa jama’a da bincike.

Haka kuma yana cikin manyan kungiyoyin duniya, ciki har da:

Society for Family Health (SFH) da kuma NAPPSA


Ayyukan sa a cikin gida da waje sun yi tasiri mai zurfi wajen kare lafiyar jama’a.

KARRAMAWA DA SARAUTA 

Al’umma ta yabi nagartarsa da kwazonsa. An bashi muqamai, lambobin yabo da darajoji da dama, ciki har da:

Fellow PSN, 

Fellow Nigeria Academy of Pharmacy da

Fellow Institute of Logistics Management. 

SARAUTA KACHALLAN KANO

A shekarar 2023, an ba shi sarauta mai ɗimbin tarihi ta Kachallan Kano, alamar jarumtaka, hikima da hidima ga jama’a.

Masautar Kano ta Amina da halayyarsa da dimbin gudunmawarsa Ga Al umman gaba daya kafin ta Amina da nada mashi sarautar KACHALLAN KANO a fadar Mai Martaba Sarkin Kano. 

Duk da tsawon shekaru yana aiki, har yanzu Pharm. Ahmed Ibrahim Yakasai shi ne a kan gaba wajen:-Tunani mai kyau, neman sabuwar dabara,
kare lafiya da nagarta a cikin al'umma.

Rayuwarsa tana koyar da cewa jagoranci ba mukami ba ne — aikin hidima ga Jama'a ne.

A wannan watan Disamba, muna taya Pharmacist Ahmed Ibrahim Yakasai murnar ƙarin shekara guda mai albarka a cikin rayuwarsa.

Allah Ya kara masa lafiya, hikima, nutsuwa, da armashi a dukkan al’amuransa. Allah Ya sanya taimakon da yake yi wa al’umma ya ci gaba da zama haske mai ɗorewa.

Daga Kabir Saidu Danladi Funtua, Blueprint Newspapers, Kano Zonal Office

Sunday, November 30, 2025

PHARMACIST AHMED IBRAHIM YAKASAI @ 65 Celebrating Excellence, Service & Legacy: Happy Birthday KACHALLAN KANO @ 65

 PHARMACIST AHMED IBRAHIM YAKASAI @ 65

Celebrating Excellence, Service & Legacy: Happy Birthday KACHALLAN KANO @ 65


By Kabir Saidu Danladi Funtua


As December  unfolds, we joyfully celebrate the birthday of a remarkable leader and servant of both his profession and his people, Pharmacist Ahmed Ibrahim Yakasai, born on December 1, 1960. On this special day, we reflect on his outstanding journey, his many achievements, and the legacy he continues to build.


A Life Marked by Achievement and Impacts


In a distinguished academic and professional formation

Pharmacist Ahmed Ibrahim Yakasai laid the foundation for his illustrious career by early studies from Qur anic Schools, Primary, Secondary and Collage Schools all before obtaining his Bachelor of Pharmacy degree from Ahmadu Bello University, Zaria, in 1983. 

He also pursued numerous postgraduate certificates in areas such as leadership, emergency preparedness, Islamic banking, and public–private partnership in management. 

Notably, he studied International Marketing (Research & Social Media Marketing) at the University of Salford, Manchester, UK. 

He has even attended Fudan University in China and the University of South Africa, reflecting his global mindset. 


In leadership in Public Service, 

Pharmacist Yakasai served two terms as a Commissioner in Kano State:


Commissioner for Commerce, Industry, Cooperatives, and Tourism between 2005–2010 and 


Commissioner for Land & Physical Planning (2010–2011) 

His work in government displayed his dedication to economic development, public planning, and good governance.



In his Professional Leadership & Advocacy, he served as 1st Deputy President of the Pharmaceutical Society of Nigeria (PSN) from 1997 to 2000. 


He was Chairman of the PSN’s Kano State branch (1991–1995) and also chaired the Nigerian Association of General Practice Pharmacists (now ACPN) for the Kano / Jigawa chapter (1989–1991). 


He was elected President of PSN, serving from 2015 to 2018, during which he fostered stronger relationships between pharmacists, other health professionals, and regulatory bodies. 

In the field of entrepreneurship & industry innovation


He is the founder and Managing Director of Pharmaplus Nigeria Ltd, established in 1992, which has become a significant player in Nigeria’s pharmaceutical landscape. 


He also started Multiplus Consulting, Multiplus Resources Ltd, and has played a key role in the Nigeria–Pakistan Pharma Investment Forum. 


His work in regulatory affairs is deep: as an independent consultant, he has registered many pharmaceutical, veterinary, medical device, and food products with NAFDAC (National Agency for Food and Drug Administration and Control). 


He has conducted important research under projects like PATH 2 (AXIOS) and the GHAIN initiative, contributing to public health and regulatory knowledge. 


In his  academic & mentorship roles, he has lectured part-time at Ahmadu Bello University, contributing to the training and growth of future pharmacists. 


He has served as an external examiner for the Pharmacists Council of Nigeria (PCN) and participated in accreditation of pharmacy faculties in Nigerian universities. 



To further display his dexterity, leadership, philanthropy & community services Alhaji Ahmed Ibrahim Yakasai founded the Safe Medicines Foundation, which seeks to promote access to safe, quality medications and support research and healthcare delivery. 


He is a Board Member / Trustee of several organizations, including the Society for Family Health (SFH) and the Nigerian Association of Pharmacists & Pharmaceutical Scientists in the Americas (NAPPSA). 


He established the Ahmed Yakasai Community Service Award, recognizing contributions to community pharmacy and healthcare. 


RECOGNITION , TITLES & FELLOWSHIPS 


He holds numerous FELLOWSHIPS ranging from Fellow of the Pharmaceutical Society of Nigeria (FPSN), Fellow of the Nigeria Academy of Pharmacy to Fellow of the Institute of Logistics Management and the Chartered Institute of Commerce and many more. 

In consideration to his services to the community  earned him a revered traditional  title  of  Kachallan Kano, a mark of honour, humility, and unwavering contribution to society.


A Leader Worth Celebrating


As Pharmacist Ahmed Ibrahim Yakasai marks another birthday this December, the nation reflects on a life defined by: Service to humanity

, dedication to the Pharmaceutical Profession, commitment to public health, passion for mentoring younger generations and an unwavering belief in ethical leadership



May this new year bring him renewed strength, good health, and continued fulfillment.


Happy Birthday, Pharm. Ahmed Ibrahim Yakasai as you clock 65 years on 1st December, 2025.

Your legacy continues to inspire, uplift, and illuminate the path for many in years to come. 


Kabir Saidu Danladi Funtua is a staff of Blueprint Newspapers

Assalamu Alaikum

 Wa Alaikumussalam

Wednesday, January 31, 2024

Dangote Customers laugh with big smiles

ABOKAN CINIKI DA DILLALAI SUN YABA WA DANGOTE SABODA KARFAFA SU DA KUMA GOYON BAYA DA YAKE BA SU.

Abokan ciniki da dillalan kamfanin siminti na Dangote sun yaba wa shugaban kamfanin kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote.

Sun bayyana cewa tausayi da karamcin Dangote ne suka sanya ya tsere wa tsara a harkokin kasuwanci a Najeriya da kuma nahiyar Afirka baki daya..

Da suke bayanin a yayin bikin karrama abokan hulda da kamfanin simintin Dangote na shekarar 2023  da aka gudanar a karshen mako a Legas, abokan huldan wadanda suka fito daga ko'ina a fadin kasar nan, sun bayyana dangantakar kasuwancinsu da kamfanin Dangote a matsayin 'kyakkyawar alaka' da mai kaunar ganin abokin hulda ya cigaba.

A lokacin bikin dai an raba wa dillalai kyaututtuka masu gwabi saboda  imanin da suka yi da kamfanin siminti na Dangote ta hanyar cigaba da sayen kayayyakinsa.

Baya ga mawaka irin su Kizz Daniel da Tuface Idibia da suka cashe baki a lokacin bikin, akwai kuma wadansu fitattatun manyan Najeriya da suka halarci bikin domin taya  Dangote da abokan huldar Kamfanin murna.

Daga cikin manyan bakin da suka halarta akwai, tdohon gwamnan jihar Ekiti, Dokta Kayode Fayemi da shugaban
 kamfanin Geregu Power, Femi Otedola da kuma tsohon ministan Masana'antu da Ciniki da harkar Zuba jari, Otunba Niyi Adebayo da kuma sauran manyan baki da dama. Kamfanin Kazab Heritage ne ya samu kyautar  dillali na shekara, a yayin da kamfanin Gilbert Igweka Global Concept, ya zo na biyu, kamfanin Nwa Ado Resources Nigeria ya zo na uku.

Wadanda suka samu nasara daga yankunan kasar nan kuwa sun hada da : Kamfanin Twins Faja Enterprises, wanda ya zo na daya a yankin Legas/Ogun, sai Nwa Ado Resources Nigeria, da ya zo na daya a yankin Arewa ta tsakiya, sai kuma Abdullahi Fugu, da ya zo na daya a yankin Arewa Maso Gabas, akwai kuma Giwa Dynamis Ventures, da ya zo na daya a yankin Arewa Maso Yamma da kuma D.C.Okika Nigeria Limited, wanda ya zo na daya a yankin Kudu Maso Gabas.

A cewar shugaban kamfanin Twins Faja Nigeria Limited, Mista Wale Fajana, ' na kwashe fiye da shekara 20 ina dillancin simintin kamfanin Dangote, kuma tun daga lokacin harkar kasuwancina take habaka kamar wutar daji."

Ya bayyana cewa, ya fara harka da kamfanin Dangote ne tun kamfanin yana Apapa, kuma tun daga lokacin ' Alhaji, ya ce, shi da abokan cinikinsa sun yi matukar amfana da kamfanin siminti na Dangote a cikin shekaru masu yawa da suke hulda da shi.

Shi kuwa Alhaji Abdullahi Fugu, na A.A.Fugu &Sons, wanda yake zaune a yankin Arewa Maso Gabas na Najeriya, cewa ya yi,  ya fara hulda da kamfanin siminti na Dangote ne da karamin jari, amma saboda taimako da goyon bayan da ya samu a wurin Dangote, da kuma jami'an gudanarwar kamfanin, yanzu ya zama babban dillali na kayan kamfanin. Ya kara da cewa, "Alhaji Dangote mai karamci ne sosai, “shawarwarinsa sun taimaka wajen bunkasa kasuwancina. Kuma kamfanin ya taimaka wa dillalansa sun daukaka harkarsu, kuma ya dauki mutane aiki.  a cewar Fugu.

A nasa bangaren, shugaban kamfanin  Nwa Ado Multi Biz, Cif Akukalia Igwebuike, wanda yana cikin manyan diloli guda uku, ya alakanta nasarar da ya samu ne a kan goyon bayan da ya samu daga kamfanin Dangote, musamman Aliko Dangote, wanda ya ce ya yi kokari kwarai wajen ganin kasuwancinsa ya bunkasa, kuma a kowane lokaci yana ba shi shawara domin cigaban harkar kasuwancinsa. "Babu abin da zan ce sai godiya ga Alhaji, saboda taimakawar da ya yi wa harkar kasuwancina. Don haka na yi alkawarin kara jajircewa a wannan shekara ta 2024 domin in tashi daga matsayin na uku zuwa matsayi na gaba a cikin dillalan kamfanin."

A nata jawabin, Misis Beatricr Chinwe Okika, shugabar D.C.Okika Nigeria Ltd, wacce babbar dila ce a yankin Kudu Maso Gabas, cewa ta yi, alakarta da Dangote ta wuce ta kasuwanci, ' domin tun daga lokacin da mijina ya rasu Dangote yake taimaka mun tare da kasuwancina."

"A kowane lokaci yana kulawa da iyalina da kasuwancina, yana kuma taimakawa da kudi da bayar da taimako iri-iri domin taimaka wa iyali da kasuwancina, taimakon da Dangote yake mini ba ya kidayuwa."

A cewarta, kamfanin siminti na Dangote yana cigaba da taimaka wa duk dillalansa domin kara dankon alakarsu. Allah Ya  akbarkace shi, Ya kuma cigaba da yi masa jagora."

Shi ma Injiniya Festus Abononkhua, na kamfanin Raybale Nigeria Ltd, bayyana Dangote ya yi da cewa abokin huldar kasuwanci ne mai nagarta. 

Ya ce, da farko a matsayinsa na Injiniya har kunya yake ji a ga yana dillancin siminti, amma yanzu yana matukar alfahari da kasancewa dilalin simintin Dangote.

Ya kara da cewa, a yau da taimakon kamfanin simintin Dangote harkar kasuwancinsa ta bunkasa sosai a yankin Kudu Maso Gabashin Najeriya.

Monday, January 29, 2024

Dangote Group Customers

ABOKAN CINIKI DA DILLALAI SUN YABA WA DANGOTE SABODA KARFAFA SU DA KUMA GOYON BAYA DA YAKE BA SU.

Abokan ciniki da dillalan kamfanin siminti na Dangote sun yaba wa shugaban kamfanin kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote.

Sun bayyana cewa tausayi da karamcin Dangote ne suka sanya ya tsere wa tsara a harkokin kasuwanci a Najeriya da kuma nahiyar Afirka baki daya..

Da suke bayanin a yayin bikin karrama abokan hulda da kamfanin simintin Dangote na shekarar 2023  da aka gudanar a karshen mako a Legas, abokan huldan wadanda suka fito daga ko'ina a fadin kasar nan, sun bayyana dangantakar kasuwancinsu da kamfanin Dangote a matsayin 'kyakkyawar alaka' da mai kaunar ganin abokin hulda ya cigaba.

A lokacin bikin dai an raba wa dillalai kyaututtuka masu gwabi saboda  imanin da suka yi da kamfanin siminti na Dangote ta hanyar cigaba da sayen kayayyakinsa.

Baya ga mawaka irin su Kizz Daniel da Tuface Idibia da suka cashe baki a lokacin bikin, akwai kuma wadansu fitattatun manyan Najeriya da suka halarci bikin domin taya  Dangote da abokan huldar Kamfanin murna.

Daga cikin manyan bakin da suka halarta akwai, tdohon gwamnan jihar Ekiti, Dokta Kayode Fayemi da shugaban
 kamfanin Geregu Power, Femi Otedola da kuma tsohon ministan Masana'antu da Ciniki da harkar Zuba jari, Otunba Niyi Adebayo da kuma sauran manyan baki da dama. Kamfanin Kazab Heritage ne ya samu kyautar  dillali na shekara, a yayin da kamfanin Gilbert Igweka Global Concept, ya zo na biyu, kamfanin Nwa Ado Resources Nigeria ya zo na uku.

Wadanda suka samu nasara daga yankunan kasar nan kuwa sun hada da : Kamfanin Twins Faja Enterprises, wanda ya zo na daya a yankin Legas/Ogun, sai Nwa Ado Resources Nigeria, da ya zo na daya a yankin Arewa ta tsakiya, sai kuma Abdullahi Fugu, da ya zo na daya a yankin Arewa Maso Gabas, akwai kuma Giwa Dynamis Ventures, da ya zo na daya a yankin Arewa Maso Yamma da kuma D.C.Okika Nigeria Limited, wanda ya zo na daya a yankin Kudu Maso Gabas.

A cewar shugaban kamfanin Twins Faja Nigeria Limited, Mista Wale Fajana, ' na kwashe fiye da shekara 20 ina dillancin simintin kamfanin Dangote, kuma tun daga lokacin harkar kasuwancina take habaka kamar wutar daji."

Ya bayyana cewa, ya fara harka da kamfanin Dangote ne tun kamfanin yana Apapa, kuma tun daga lokacin ' Alhaji, ya ce, shi da abokan cinikinsa sun yi matukar amfana da kamfanin siminti na Dangote a cikin shekaru masu yawa da suke hulda da shi.

Shi kuwa Alhaji Abdullahi Fugu, na A.A.Fugu &Sons, wanda yake zaune a yankin Arewa Maso Gabas na Najeriya, cewa ya yi,  ya fara hulda da kamfanin siminti na Dangote ne da karamin jari, amma saboda taimako da goyon bayan da ya samu a wurin Dangote, da kuma jami'an gudanarwar kamfanin, yanzu ya zama babban dillali na kayan kamfanin. Ya kara da cewa, "Alhaji Dangote mai karamci ne sosai, “shawarwarinsa sun taimaka wajen bunkasa kasuwancina. Kuma kamfanin ya taimaka wa dillalansa sun daukaka harkarsu, kuma ya dauki mutane aiki.  a cewar Fugu.

A nasa bangaren, shugaban kamfanin  Nwa Ado Multi Biz, Cif Akukalia Igwebuike, wanda yana cikin manyan diloli guda uku, ya alakanta nasarar da ya samu ne a kan goyon bayan da ya samu daga kamfanin Dangote, musamman Aliko Dangote, wanda ya ce ya yi kokari kwarai wajen ganin kasuwancinsa ya bunkasa, kuma a kowane lokaci yana ba shi shawara domin cigaban harkar kasuwancinsa. "Babu abin da zan ce sai godiya ga Alhaji, saboda taimakawar da ya yi wa harkar kasuwancina. Don haka na yi alkawarin kara jajircewa a wannan shekara ta 2024 domin in tashi daga matsayin na uku zuwa matsayi na gaba a cikin dillalan kamfanin."

A nata jawabin, Misis Beatricr Chinwe Okika, shugabar D.C.Okika Nigeria Ltd, wacce babbar dila ce a yankin Kudu Maso Gabas, cewa ta yi, alakarta da Dangote ta wuce ta kasuwanci, ' domin tun daga lokacin da mijina ya rasu Dangote yake taimaka mun tare da kasuwancina."

"A kowane lokaci yana kulawa da iyalina da kasuwancina, yana kuma taimakawa da kudi da bayar da taimako iri-iri domin taimaka wa iyali da kasuwancina, taimakon da Dangote yake mini ba ya kidayuwa."

A cewarta, kamfanin siminti na Dangote yana cigaba da taimaka wa duk dillalansa domin kara dankon alakarsu. Allah Ya  akbarkace shi, Ya kuma cigaba da yi masa jagora."

Shi ma Injiniya Festus Abononkhua, na kamfanin Raybale Nigeria Ltd, bayyana Dangote ya yi da cewa abokin huldar kasuwanci ne mai nagarta. 

Ya ce, da farko a matsayinsa na Injiniya har kunya yake ji a ga yana dillancin siminti, amma yanzu yana matukar alfahari da kasancewa dilalin simintin Dangote.

Ya kara da cewa, a yau da taimakon kamfanin simintin Dangote harkar kasuwancinsa ta bunkasa sosai a yankin Kudu Maso Gabashin Najeriya.

Monday, January 8, 2024

DANGOTE GROUP NOT RAIDED BY EFCC

Dangote reacts to EFCC’s visit to its Headquarters …Says EFCC only visited and not raided head office
 


Management of Dangote Industries Limited has doused the concerns of stakeholders following the visit to its Head office in Lagos by officials of the Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) saying it was ready to assist the Commission in its investigations.
 
The foremost indigenous conglomerate in a statement disclosed that it received a letter from the EFCC on December 6, 2023, requesting details of all the foreign exchange allocated to it by the Central Bank of Nigeria from 2014 to the present.
 
Describing the request from EFCC as not being peculiar to Dangote Group, the Company management said’ “We understand similar letters were sent to 51 other Groups of companies requesting for same information spanning the same period.”
 
According to the statement, Dangote Group responded to the EFCC to acknowledge receipt of the letter whilst seeking clarification on the subsidiaries or companies within the Group that they required information on. It also requested additional time to compile and properly present the extensive documentation spanning ten years.
 
“However, the EFCC did not provide the clarification sought and did not honour the request for an extension, and insisted on receiving the complete set of documents within the limited timeframe.  The management of Dangote Group stated, “Despite this constraint, we assured the EFCC of our commitment to providing the information and pledged to share documents in batches as we complete the compilation.”  
 
According to Dangote Group, “On 4 January 2024, our team delivered the first batch of documents to the EFCC. However, officers of the EFCC did not accept the documents, insisting on visiting our offices to collect the same set of documents directly.
 
“Whilst our representatives were still at the EFCC’s office to deliver the documents, a team of their officers proceeded to visit our offices to demand the same documents in a manner that appeared designed to cause us unwarranted embarrassment. Worthy of note is the fact that the officials did not take any documents or files from our Head office during their visit as these were already in their office.
 
“We must emphasize that, to our knowledge, no accusations of wrongdoing have been made against any company within our Group. At present, we are only responding to a request for information to assist the EFCC with their ongoing investigation.”
 
Stating its resolve to continue to play its key role in stimulating the domestic economy, Dangote Group declared, “As a law-abiding and ethical corporate citizen, we remain committed to providing the EFCC with all necessary information and cooperation. We have already delivered the first batch of documents and are actively working to compile and submit the remaining documents, in good time, to aid their investigation.
 
“Our Group is a key contributor to the national GDP, the largest employer in the private sector, one of the largest groups listed on the Nigerian Exchange, and one of the highest taxpayers in the country. We remain steadfast in our belief in Nigeria's commitment to the rule of law and its dedication to fostering an environment conducive to investment and value creation for both local and foreign investors.”
 
The Company then called for the understanding and patience of all stakeholders and promised to inform them of any further developments.
at January 06, 2024